See all that you need to know about JAMB Hausa Questions and Answers 2025 for day 1, 2, 3 and 4.
If Hausa is one of your four subject combinations for the 2025 JAMB examination and you are reading this article, just know that you are very fortunate to come across this article. A lot of candidates have performed poorly over the years in this particular subject in UTME due to lack of preparations and important information prior to the start of the examination.
Getting likely questions and their correct answers before time has proven to be one of the best tools that has enabled candidates to get high scores in JAMB. To ensure that esteemed followers of this website and candidates of the 2025 UTME perform excellently in the forthcoming examination, we have arranged this preparation article for them. Kindly read it carefully to the end in order to maximise the benefits therein.
See: How to Score Above 300 in JAMB
JAMB Hausa Questions and Answers 2025
The following are the likely questions for Hausa candidates 2025:
Question 1
HARSHE: AUNA FAHIMTA
A karanta waɗannan labaru, sannan a amsa tambayoyin da suka biyo kowannensu.
A wani gari can yamma da Magumi, wai shi Tsauni, an yi wani yaro mai suna Salihi. Iyayensa ba masu wadata ba ne, amma sun yi ƙoƙarin ganin ya yi ilmin boko da na Arabiya. Bayan Salihi ya kammala karatun firamare, sai mahaifinsa Tanimu, ya nema masa makarantar gaba da firamare. Domin an ce ‘‘Ilimi gishirin zaman duniya.’’ Amma kuma samo wa Salihi babbar makarantar Magumi bai yi wa mahaifiyarsa Ɗahira daɗi ba, don ba ta son ɗanta ya yi nesa da ita. Dalili shi ne ɗansu tilo namiji, sauran huɗun kuwa duk mata ne. Bugu da ƙari, tana jin munanan labarai iri-iri da kan faru a irin waɗannan makarantu.
Bayan Salihi ya isa makaranta, sai ya duƙufa kan karatu gadan-gadan. Zuwansa ke da wuya, sai suka ƙulla abota da wani ɗan ajinsu, wai shi Kasa. Kafin ya ankara, sai da abokinsa ya jefa shi cikin wata ƙungiyar asiri.
Da ya farga da halin da ya shiga, sai ya yi ƙoƙarin fita daga cikinta, amma aka nuna masa ai ba a haka. ‘‘ In har ka ce za ka fice, lallai za a kassara ka, ko ma a halaka ka’’ in ji abokinsa.
Ganin halin tsaka-mai-wuya da ya shiga, sai ya tsayar da shawarar ya fallasa ƙungiyar, in ya so komai ta tafasa ta ƙone. Ya je ya shaida wa shugaban makaranta. Nan take ya sanya jami’an tsaro suka kamo dukkan ‘yan ƙungiyar. Kotu ta yanke musu hukunci, sannan aka kai su gidan jarun. Da ma an ce, ‘‘ Komai nisan jifa ƙasa za ya faɗo.’’
Mece ce dangantakar Salihi da Ɗahira?
A) Wa da ƙanwa.
B) Uba da ‘ya.
C) Miji da mata.
D) Ɗa da Uwa.
Question 2:
HARSHE: AUNA FAHIMTA
A karanta waɗannan labaru, sannan a amsa tambayoyin da suka biyo kowannensu.
A wani gari can yamma da Magumi, wai shi Tsauni, an yi wani yaro mai suna Salihi. Iyayensa ba masu wadata ba ne, amma sun yi ƙoƙarin ganin ya yi ilmin boko da na Arabiya. Bayan Salihi ya kammala karatun firamare, sai mahaifinsa Tanimu, ya nema masa makarantar gaba da firamare. Domin an ce ‘‘Ilimi gishirin zaman duniya.’’ Amma kuma samo wa Salihi babbar makarantar Magumi bai yi wa mahaifiyarsa Ɗahira daɗi ba, don ba ta son ɗanta ya yi nesa da ita. Dalili shi ne ɗansu tilo namiji, sauran huɗun kuwa duk mata ne. Bugu da ƙari, tana jin munanan labarai iri-iri da kan faru a irin waɗannan makarantu.
Bayan Salihi ya isa makaranta, sai ya duƙufa kan karatu gadan-gadan. Zuwansa ke da wuya, sai suka ƙulla abota da wani ɗan ajinsu, wai shi Kasa. Kafin ya ankara, sai da abokinsa ya jefa shi cikin wata ƙungiyar asiri.
Da ya farga da halin da ya shiga, sai ya yi ƙoƙarin fita daga cikinta, amma aka nuna masa ai ba a haka. ‘‘ In har ka ce za ka fice, lallai za a kassara ka, ko ma a halaka ka’’ in ji abokinsa.
Ganin halin tsaka-mai-wuya da ya shiga, sai ya tsayar da shawarar ya fallasa ƙungiyar, in ya so komai ta tafasa ta ƙone. Ya je ya shaida wa shugaban makaranta. Nan take ya sanya jami’an tsaro suka kamo dukkan ‘yan ƙungiyar. Kotu ta yanke musu hukunci, sannan aka kai su gidan jarun. Da ma an ce, ‘‘ Komai nisan jifa ƙasa za ya faɗo.’’
Wane take ya fi dacewa da wannan labari?
A) Ilimi gishirin zaman duniya.’
B) Ramin ƙarya ƙurarre ne.’
C) Alheri danƙo ne …’
D) Ba a fafar gora
Question 3
HARSHE: AUNA FAHIMTA
A karanta waɗannan labaru, sannan a amsa tambayoyin da suka biyo kowannensu.
A wani gari can yamma da Magumi, wai shi Tsauni, an yi wani yaro mai suna Salihi. Iyayensa ba masu wadata ba ne, amma sun yi ƙoƙarin ganin ya yi ilmin boko da na Arabiya. Bayan Salihi ya kammala karatun firamare, sai mahaifinsa Tanimu, ya nema masa makarantar gaba da firamare. Domin an ce ‘‘Ilimi gishirin zaman duniya.’’ Amma kuma samo wa Salihi babbar makarantar Magumi bai yi wa mahaifiyarsa Ɗahira daɗi ba, don ba ta son ɗanta ya yi nesa da ita. Dalili shi ne ɗansu tilo namiji, sauran huɗun kuwa duk mata ne. Bugu da ƙari, tana jin munanan labarai iri-iri da kan faru a irin waɗannan makarantu.
Bayan Salihi ya isa makaranta, sai ya duƙufa kan karatu gadan-gadan. Zuwansa ke da wuya, sai suka ƙulla abota da wani ɗan ajinsu, wai shi Kasa. Kafin ya ankara, sai da abokinsa ya jefa shi cikin wata ƙungiyar asiri.
Da ya farga da halin da ya shiga, sai ya yi ƙoƙarin fita daga cikinta, amma aka nuna masa ai ba a haka. ‘‘ In har ka ce za ka fice, lallai za a kassara ka, ko ma a halaka ka’’ in ji abokinsa.
Ganin halin tsaka-mai-wuya da ya shiga, sai ya tsayar da shawarar ya fallasa ƙungiyar, in ya so komai ta tafasa ta ƙone. Ya je ya shaida wa shugaban makaranta. Nan take ya sanya jami’an tsaro suka kamo dukkan ‘yan ƙungiyar. Kotu ta yanke musu hukunci, sannan aka kai su gidan jarun. Da ma an ce, ‘‘ Komai nisan jifa ƙasa za ya faɗo.’’
Wane ne ya shigar da Salihi cikin ƙungiyar asiri?
A) Dahiru.
B) Monitansu.
C) Kasa.
D) Malaminsu.
Question 4
HARSHE: AUNA FAHIMTA
A karanta waɗannan labaru, sannan a amsa tambayoyin da suka biyo kowannensu.
A wani gari can yamma da Magumi, wai shi Tsauni, an yi wani yaro mai suna Salihi. Iyayensa ba masu wadata ba ne, amma sun yi ƙoƙarin ganin ya yi ilmin boko da na Arabiya. Bayan Salihi ya kammala karatun firamare, sai mahaifinsa Tanimu, ya nema masa makarantar gaba da firamare. Domin an ce ‘‘Ilimi gishirin zaman duniya.’’ Amma kuma samo wa Salihi babbar makarantar Magumi bai yi wa mahaifiyarsa Ɗahira daɗi ba, don ba ta son ɗanta ya yi nesa da ita. Dalili shi ne ɗansu tilo namiji, sauran huɗun kuwa duk mata ne. Bugu da ƙari, tana jin munanan labarai iri-iri da kan faru a irin waɗannan makarantu.
Bayan Salihi ya isa makaranta, sai ya duƙufa kan karatu gadan-gadan. Zuwansa ke da wuya, sai suka ƙulla abota da wani ɗan ajinsu, wai shi Kasa. Kafin ya ankara, sai da abokinsa ya jefa shi cikin wata ƙungiyar asiri.
Da ya farga da halin da ya shiga, sai ya yi ƙoƙarin fita daga cikinta, amma aka nuna masa ai ba a haka. ‘‘ In har ka ce za ka fice, lallai za a kassara ka, ko ma a halaka ka’’ in ji abokinsa.
Ganin halin tsaka-mai-wuya da ya shiga, sai ya tsayar da shawarar ya fallasa ƙungiyar, in ya so komai ta tafasa ta ƙone. Ya je ya shaida wa shugaban makaranta. Nan take ya sanya jami’an tsaro suka kamo dukkan ‘yan ƙungiyar. Kotu ta yanke musu hukunci, sannan aka kai su gidan jarun. Da ma an ce, ‘‘ Komai nisan jifa ƙasa za ya faɗo.’’
Ina aka kai su Kasa bayan an yanke musu hukunci?
A) Tsauni.
B) Yamma da Magumi.
C) Ga shugaban makaranta.
D) Kurkuku.
Question 5
HARSHE: AUNA FAHIMTA
A karanta waɗannan labaru, sannan a amsa tambayoyin da suka biyo kowannensu.
A wani gari can yamma da Magumi, wai shi Tsauni, an yi wani yaro mai suna Salihi. Iyayensa ba masu wadata ba ne, amma sun yi ƙoƙarin ganin ya yi ilmin boko da na Arabiya. Bayan Salihi ya kammala karatun firamare, sai mahaifinsa Tanimu, ya nema masa makarantar gaba da firamare. Domin an ce ‘‘Ilimi gishirin zaman duniya.’’ Amma kuma samo wa Salihi babbar makarantar Magumi bai yi wa mahaifiyarsa Ɗahira daɗi ba, don ba ta son ɗanta ya yi nesa da ita. Dalili shi ne ɗansu tilo namiji, sauran huɗun kuwa duk mata ne. Bugu da ƙari, tana jin munanan labarai iri-iri da kan faru a irin waɗannan makarantu.
Bayan Salihi ya isa makaranta, sai ya duƙufa kan karatu gadan-gadan. Zuwansa ke da wuya, sai suka ƙulla abota da wani ɗan ajinsu, wai shi Kasa. Kafin ya ankara, sai da abokinsa ya jefa shi cikin wata ƙungiyar asiri.
Da ya farga da halin da ya shiga, sai ya yi ƙoƙarin fita daga cikinta, amma aka nuna masa ai ba a haka. ‘‘ In har ka ce za ka fice, lallai za a kassara ka, ko ma a halaka ka’’ in ji abokinsa.
Ganin halin tsaka-mai-wuya da ya shiga, sai ya tsayar da shawarar ya fallasa ƙungiyar, in ya so komai ta tafasa ta ƙone. Ya je ya shaida wa shugaban makaranta. Nan take ya sanya jami’an tsaro suka kamo dukkan ‘yan ƙungiyar. Kotu ta yanke musu hukunci, sannan aka kai su gidan jarun. Da ma an ce, ‘‘ Komai nisan jifa ƙasa za ya faɗo.’’
Wane ne tauraron labarin?
A) Mahaifin Salihi.
B) Salihi.
C) Kasa.
D) Mahaifiyar Salihi.
Check:
JAMB Mathematics Questions And Answers 2025
JAMB English Questions And Answers 2025
JAMB Biology Questions And Answers 2025
JAMB Chemistry Questions And Answers For 2025
JAMB Physics Questions For Day One 2025
JAMB Government Questions And Answers 2025
JAMB Economics Questions And Answers 2025
JAMB List of Recommended Textbooks for Hausa Language (UTME)
A.
- Galadanci, M.K.M. (1976) Introduction to Hausa Grammar, Zaria: Longman
- Junju, M.H. (1980) Rayayyen Nahawun Hausa, Zaria: NNPC
- Muhammad, Y.M. (2005) Fassarar Hausa, Zaria: ABU Press
- Sani, M.A.Z. (1999) Tsarin Sauti Da Nahawun Hausa, Ibadan: UP Plc
- Sani, M.A.Z. et al (2000) Exam Focus: Hausa Language, Ibadan UP Plc
- Skinner, N. (1977) Grammar of Hausa, Zaria: NNPC
- Yahaya, I.Y. et al (1992), Darussan Hausa 1 – 3, Ibadan: UP Plc Don manyan makarantun sakandare
B. ADABI DA AL’ADU (LITERATURE AND CULTURE)
- Bichi, A.Y. (1979) Waƙoƙin Bikin Aure, Lagos: Nelson
- Dangambo, A. (1984) Rabe – Raben Adabin Baka da Muhimmancinsa Ga Rayuwar Hausawa, Kano: T.P.C.
- Gusau, S.M. (1991) Makaɗa Da Mawaƙan Hausa, Kaduna: Fisbas Media Service
- Ibrahim, M.S. (1977) Kowa Ya Sha Kiɗa, Zaria: Longman
- Madauci, I. et al (1992) Hausa Customs, Zaria: ABU Press
- Umar, M.B. (1976) Ɗanmaraya Jos Da Waƙoƙinsa, Ibadan: OUP
- Umar, M.B. (1977) Wasannin Tashe, Zaria: NNPC
C. ƘAMUSAI (DICTIONARIES)
- Bargery G.P. (1951) A Hausa – English Dictionary and English-Hausa Vocabulary London: OUP
- Newman, R.M. (1997) An English-Hausa Dictionary, Ibadan: Longman
- Newman and Newman (1977) Sabon Ƙamus Na Hausa Zuwa Turanci, Ibadan: UPL
- Skinner, N. (1993) Kamus Na Turanci Da Hausa, Zaria: NNPC
- CSNL: (2006) Ƙamusun Hausa Na Jami’ar Bayero ta Kano, Kano: Ɗab’in CSNL
Recommended:
JAMB Cut Off Mark For All Institutions | Universities, Polytechnics And Colleges For 2025/2026
Important Keys to Answering JAMB Hausa Questions
Getting a high score in JAMB Hausa examination is a very simple task only if you apply the right keys. Few keys that I am going to share with you in this section of the article will help you in no small way as you strive to score above 300 in the 2025 UTME.
- Make sure you cover the JAMB Hausa Syllabus for 2025
- Read all the JAMB Recommended Hausa Textbooks.
- Master the use of common Hausa formulas
- Practice Hausa Past Questions and Answers regularly
- Avoid any plan for examination malpractices.
I believe you have found this article useful. If you have any other question about the JAMB Hausa questions and answers 2025, kindly make use of the comment section below.
Do well to share this article with others.